Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnatin Jihar Jigawa ta bada tabbacin baiwa bankin raya kasashen Afrika cikakken goyan bayan ta domin cika sharudda da ka’idojin da ake...
Daga Shamsuddeen Mannir Atiku Majalisar Dokokin Jihar Kaduna ta amince da Kudirin Kasafin Kuɗin Ƙananan Hukumomi na shekarar 2026 ya zama doka, inda ta sahale kuɗi...
Daga Usman Muhammad Zaria Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Jigawa ta yi kira ga Hukumar Shige da Fice ta kasa da ta tabbatar da gudanar...
Daga Usman Muhammad Zaria Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu, Dakta Builder Muhammad Uba, ya kaddamar da rabon tallafin kudi domin taimaka wa marasa galihu a yankin...
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi, ya ce ƙasarsa a shirye take ta taimaka wajen “sauƙaƙa tattaunawa” tsakanin Pakistan da Afghanistan bayan da rikici ya barke...
Majalisar Dattawa ta bukaci tawagar tattalin arzikin gwamnati da ta tsara hanya mai ma’ana domin komawa tsarin kasafin kuɗi da ya fi mayar da hankali kan...
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya ƙaddamar da rabon takin zamani da sauran muhimman kayan noma domin tallafa wa manoma a kakar noman rani a faɗin...
A wani yunkuri na ƙarfafa shirin rigakafin yau da kullum, Hukumar Kula da Lafiyar Matakin Farko ta Jihar Kano ta gudanar da wata ganawa ta musamman...
Mahukuntan jami’ar Bayero Kano sun sanar da haramta duk wasu bukukuwan “signing-out” da kuma amfani da rigunan kammala karatu ba tare da izini ba a harabar...
Kungiyar ‘yan jarida ta Najeriya NUJ reshen jihar Kebbi, ta yi watsi da ikirarin da tsohon shugaban kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC), AbdulWaheed Ibrahim Umar ya...
Gwamnatin jihar Kwara ta baiwa kungiyoyin mata a fadin jihar da su taka rawar gani wajen gudanar da ayyukan ci gaban al’umma don karfafa daidaito, hada...
Gwamnatin jihar Kaduna da karamar hukumar Birnin Gwari sun jaddada aniyarsu na karfafa hadin gwiwa domin kare rayuka da dukiyoyi a yankin. Shugaban karamar hukumar Birnin...
Daga Usman Muhammad Zaria Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Jigawa ta buƙaci tawagar kafafen yaɗa labarai ta shekarar 2026 da ta yi bisa gaskiya, haƙuri...
Daga Usman Muhammad Zaria Babban Kwanturolan Hukumar Kwastam na kasa Bashir Adewale Adeniyi ya sake jaddada kudirin hukumar na inganta rayuwar al’umma baya ga tara kudaden...
Daga Khadijah Aliyu Hukumar Kula da Ma’aikatan Gwamnatin Jihar Kano ta amince da karin girma ga ma’aikata 130 a fannoni daban-daban na aikin gwamnati a jihar....