Gwamnan jihar Kebbi, Kwamared Nasir Idris, ya amince da nadin Dr. Abubakar Boyi-Dallatu a matsayin shugaban kwalejin kimiya da fasaha ta jihar Kebbi, dake Dakingari. ...
Jami’ar Fasaha ta Tarayya ta Minna da ke jihar Neja ta zama ta biyu a cikin jami’o’in Najeriya a lambar yabo ta tallafin bincike na Asusun...
Nigeria, we hail thee, Our own dear native land, Though tribe and tongue may differ, In brotherhood, we stand, Nigerians all, and proud to serve Our...
Fitaccen Malamin Addinin Musulunci a Bauchi Sheik Dahiru Usman Bauchi Ya Amince Da Hada Ilimin boko da Manhajin Almajiri. Jagoran mabiya darikar Tijjaniya Sheikh Dahiru...
Majalisar dattawa ta gayyaci ministan ilimi da hukumar bayar da tallafin karatu ta tarayya bisa jinkirin biyan dalibai hakkokinsu. Majalisar dattawa a ranar Talata ta...
Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Nasarawa, Danladi Jatau, ya yi kira da a kara hada kai domin kawo karshen yawan yaran da ba su zuwa makaranta, da...
Yayin da yara a fadin duniya ke bikin ranar yara ta duniya, kungiyar mata ‘yan jarida ta Najeriya NAWOJ shiyya ta A, ta bi...
Mataimakin shugaban kungiyar kamfanoni masu zaman kansu, Kwamared Hamza Adamu ya ce kamfanoni masu zaman kansu 54 ne suka rufe ayyukansu a Kano saboda...
Majalisar wakilai za ta gayyaci ministan lafiya domin yiwa ‘yan Najeriya bayani kan yanayin da ya kai ga rashin aiwatar da ayyukan jinya kyauta ga mata...
Gwamnatin Tarayya tare da hadin gwiwar kungiyar Idea Lab sun tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa shirin da gwamnatin yanzu ta yi na fitar da ‘yan Nijeriya...
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya kaddamar da azuzuwa 24 a babbar makarantar firamare karo na biyu a jihar, tare da daukar dalibai sama da...
Sakataren zartarwa na Hukumar Almajirai ta kasa Dr Muhammad Sani Idris ya ce gwamnatin tarayya ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen hukunta...
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya kaddamar da rukunin ajujuwa 18 a makarantun Basic Education guda biyu dake karamar hukumar Zaria. Gwamnan a lokacin da yake...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da samarda wani da za a samar don gudanarda harkokin kasuwanci a cikinsa da haraji. Sharuɗɗan sa sun haɗa...
Jami’ar Ilorin ta sanar da kara wa manyan malamanta arba’in (40) karin girma zuwa matsayin Farfesa. Tawagar wadda Ministan Ilimi Farfesa Tahir Mamman, SAN...