Labarai
Ƙasar Slovenia Ta Amince Da Kafuwar Kasar Falasdinu
Slovenia ta zama ƙasar Turai ta baya-bayan nan da ta amince da ƙasar Falasdinu a hukumance, a wani mataki da gwamnatin ke fatan zai ƙara matsin lambar diflomasiyya don kawo ƙarshen yaƙin Gaza.
Wannan ƙuduri na majalisar dokokin ƙasar ya biyo bayan irin wannan mataki ne da Sifaniya da Norway da Ireland suka ɗauka a game da Falasɗinun.
Jam’iyyun hamayya sun ƙi kada ƙuri’a kan ƙudurin bayan sun kasa tilastawa a yi ƙuri’ar raba gardama kan batun.
Tsohuwar firaminista, Janez Jansha ta yi iƙirarin cewa matakin tamkar nuna goyon baya ne ga Hamas.
-
Labarai3 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai5 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai7 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai4 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai7 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai1 day agoGwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu
-
Labarai16 hours agoHukumar Kula da Kogin Benuwe ta Dauki Matakin Yashe Laka da Yashi da ke Barazana ga Noman Rani
