Majalisar kungiyar ‘yan jarida ta Najeriya reshen jihar Kano ta kaddamar da kwamitin tantance mutane biyar domin shirya zaben jihar. An zabo mambobin ne a...
Yayin da yara a fadin duniya ke bikin ranar yara ta duniya, kungiyar mata ‘yan jarida ta Najeriya NAWOJ shiyya ta A, ta bi...
Mataimakin shugaban kungiyar kamfanoni masu zaman kansu, Kwamared Hamza Adamu ya ce kamfanoni masu zaman kansu 54 ne suka rufe ayyukansu a Kano saboda...
Gwamnatin jihar Bauchi za ta hada gwiwa da Hukumar Almajiri da Yara da basa zuwa Makaranta don daukar nauyin karatun yara marasa galihu. Gwamna Bala...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce jami’an tsaro a jihar Kano sun gano wani rahoton sirri da ke nuna cewa wasu bata gari na shirin kaddamar...
An horar da mahauta sama da 300 a fadin kananan hukumomi 16 na jihar Kwara kan yadda ake sarrafa nama da tsaftar muhalli don kare yaduwar...
Hukumar yaki da safarar miyagun kwayoyi a Najeriya NDLEA ta ce yanzu haka ta na rike da wani fasinjan jirgin saman dake kan hanyar zuwa birnin...
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya bayyana ilimi a matsayin wani tsani, matakala ta kaiwa ga samun duk wani abin nema a duniyar nan. Gwamnan ya...
Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya sanar da mayar da Muhammadu Sanusi II a matsayin sarkin Kano. Gwamna ya bayyana hakan ne ga manema labarai...
Majalisar wakilai za ta gayyaci ministan lafiya domin yiwa ‘yan Najeriya bayani kan yanayin da ya kai ga rashin aiwatar da ayyukan jinya kyauta ga mata...
Majalisar dokokin jihar Kano ta rusa dukkanin masarautun jihar guda biyar. Wannan ya biyo bayan muhawarar da aka tafka a zauren Majalisar dokokin jihar dazu dazun...
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya bukaci ɗaukacin ’yan canjin kuɗaɗen ƙasashen ƙetare su sake rajista domin ci gaba da harkokinsu. Babban bankin ya bayar da wannan...
Tsohon Ministan Sufuri Alh. Yusuf Sulaiman ya shawarci bangaren shari’a na gwamnati da su kiyaye da’a da kyawawan dabi’u da ake bukata wajen sauya labaran yadda...
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya raba tiraktocin noma goma sha uku domin taimakawa manoma da nufin bunkasa noma. Da yake jawabi a wajen...
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta fara biyan mafi karancin albashi na naira 30,000 daga wata mai zuwa. Gwamnan...