Labarai
Kotu Ta Yankewa Dan Chinan Da Ya Kashe Ummita Hukunci
Babbar Kotun Jihar Kano ta yanke wa dan Chinan nan FrankGeng Quarong da ya kashe Ummita hukuncin kisa ta hanyar rataya.
Mai Shari’a Sunusi Ado Ma’aji ya yanke hukuncin ne bayan tabbatar da hujjojin da masu gabatar da kara suka yi a gaban kotun.
Idan za’a iya tunawa a ranar 16 ga watan satumban 2022 ne Frank Geng ya hallaka Ummita a Unguwar jambulo dake jihar ta Kano.
-
Labarai1 day ago
NAHCON Ta Jinjinawa Hukumar Alhazai Ta Jihar Jigawa Bisa Shirye-shiryen Hajjin Bana
-
Labarai1 day ago
Amurka Ta Dakatar Da Kudurin Kai Jirgin Bama-Bamai Zuwa Isra’ila
-
Ilimi5 days ago
Gwamnatin Jigawa Za Ta Samar Da Gidaje A Jami’ar Tarayya Da Ke Babura
-
Labarai6 days ago
An Samar Da Sabon Tsari Da Zai Inganta Harkar Noman Rogo A Najeriya
-
Fasaha2 days ago
Kusan Malaman Makaranta Dubu 2 Ke Samun Horo a Barno
-
Kasuwanci2 days ago
CBN Ya Bai Wa Masu POS Wa’adin Yin Rajista Da Gwamnati
-
Fasaha2 days ago
Bankuna Za Su Fara Cirar 0.5% Daga Masu Tura Kudi Ta Intanet
-
Labarai2 hours ago
Kotu ta Bayar da Belin Hadi Sirika kan Naira Miliyan 100