Labarai
Isra’ila Tayi raga-raga da asibitin Al-shifa bayan samamen mako biyu
Rundunar sojojin Isra’ila ta ce ta janye daga asibitin al-Shifa da ke birnin Gaza bayan wani samame na tsawon mako biyu, wanda ya yi raga-raga da galibin gine-ginen asibitin.
A cewar rundunar tsaron sojin Isra’ila, dakarun ƙasar sun “hallaka ‘yan ta’adda” kuma sun gano “ɗumbin makamai da bayanan ayyukan sirri” a yankin.
Samamen ya faru ne bayan Isra’ila ta ce ta samu bayanan sirrin da ke nuna cewa Hamas na amfani da asibitin a matsayin wani sansanin ƙaddamar da hare-hare.
Hamas dai ta musanta amfani da cibiyoyin lafiya don gudanar da ayyukan sojoji.
A cikin ‘yan makonnin nan, an ba da rahoton ɓarkewar ƙazamin faɗa a zagayen asibitin, wanda shi ne mafi girma a Gaza.
-
Fasaha6 days ago
Shugaba Tinubu Ya Kaddamar Da Kamfanin Sarrafa Sinadarin Batira a Lafiya
-
Ilimi3 days ago
Gwamnatin Jigawa Ta Bada Kwangilar Hanyar Kiyawa Zuwa Birnin Kudu
-
Labarai2 days ago
Jirgin Farko Na Alhazan Najeriya Ya Tashi Zuwa Kasa Mai Tsarki
-
Labarai6 days ago
Mbappe ya sanar da cewa zai bar PSG a karshen kaka
-
Fasaha3 days ago
Kasuwar Panteka Ta Kaduna Ta Samu Lasisin Koyar Da Sana’o’i —NBTE
-
Labarai3 days ago
Sheikh Bin Uthman Ya Jaddada Muhimmancin Rikon Amana Ga Jami’an Hukumar Alhazai
-
Labarai3 days ago
Varane zai bar Manchester United
-
Labarai3 days ago
Gwamnatin Kano Ta Nada Ibrahim Garba Shugaban Tawagar ‘Yan Jarida A Hajjin Bana