Ministan Abinci da Noma na Jamhuriyar Ghana Mista Eric Opoku, ya ce Ghana za ta hada gwiwa da gwamnatin jihar Kebbi domin bunkasa noman shinkafa a...
Shugaba Bola Tinubu ya dawo Abuja daga birnin Accra na kasar Ghana, inda ya shaida bikin rantsar da sabon shugaban kasar John Dramani Mahama. A...
Yau shugaba Bola Tinubu zai tashi daga Abuja zuwa Accra babban birnin jamhuriyar Ghana domin halartar bikin rantsar da zababben shugaban kasar John Dramani Mahama a...
Kakakin Majalisar Ghana ya ki amincewa da sahale nadin wasu sabbin ministoci bisa kafa hujja da cewa har sai shugaban kasar Nana Akufo-Addo ya sanya hannu...
Za a iya kwashe mako biyar ba a kammala gyara wayoyin da suka lalace na cikin ruwa ba waɗanda suka sa ake samun katsewar intanet a...
Kamfanin wutar lantarki na Ghana (ECG) ya katse wutar lantarkin majalisar dokokin ƙasar a ranar Alhamis saboda gaza biyan bashin kuɗi cedi miliyan 23 da ake...