Ƴan majalisar wakilan Najeriya sun amince da a zabtare kaso 50 na albashinsu na tsawon watanni shida a wani mataki na nuna tausayawa ga yanayin matsin...
Hukumar kula da sufurin jiragen ƙasa ta Najeriya ta ce zata fara jigilar dabbobi daga yankin Arewa zuwa kudancin ƙasar. Shugaban hukumar, Fidet Okhiria ya bayyana...
Majalisar dattawa ta bukaci gwamnatin tarayya da ta gaggauta magance matsalar karancin abinci tare da sanar da ‘yan Najeriya matakan da za ta bi domin shawo...
Ƙungiyar manyan malaman jami’o’in Najeriya (SSANU) da ƙungiyar ma’aikatan ilimi da masu zaman kansu (NASU) sun jaddada aniyarsu ta ci gaba da gudanar da zanga-zangar da...
Gwamnatin Tarayya ta amince da shigo da muhimman kayan abinci kamar su shinkafa, wake, alkama da masara ba tare da biyan kuɗin haraji ba, domin...
Shugaban Najeriya Bola Tinubu y taya sabon firaministan Birtaniya Sir Keir Starmer, murnar kama aiki, bayan nasarar da jam’iyyarsa ta yi a zaɓen ƙasar. Cikin wata...
Shugaba Bola Tinubu ya kaddamar da Kwamitin Shugaban Kasa kan Tattalin Arzikin Kasa, wanda ke da alhakin magance matsalolin tattalin arzikin Najeriya. Ministan Kudi Wale Edum...
Gwamnatin jihar Kano ta rufe asibitoci 12 da kuma soke lasisin wasu asibitoci masu zaman kansu 3 saboda cin zarafi daban-daban a watannin baya. Babban...
Majalisar Dattawa ta gargadi ’yan Najeriya kan wani gurbataccen man dizel da aka shigo da shi kasar daga kasashen ketare. Da yake gabatar da kudirin a...
Tsohon shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo ya shawarci gwamnonin jihohi 36 na tarayya da su ba da fifiko kan samar da abinci domin dakile matsalolin da...
Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Jigawa Alhaji Haruna Aliyu Dangyatin ya ce gwamnatin Gwamna Umar Namadi ba ta tsoma baki a harkokin majalisa tun farkon kama mulki....
Majalisar dattijai ta yi kira da a kara tsaurara matakan tsaro da ka’idojin aiki kan ayyukan hakar ma’adinai a kasar. Majalisar dattijai ta yanke wannan kuduri...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba ya jaddada kudirin gwamnatinsa na samar da ababen more rayuwa da suka dace a fadin kananan hukumomi 44 na jihar. ...
Shugaban shirin sabunta fata na Renewed Hope Initiative ta kasa kuma uwargidan shugaban kasar Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu ta bada tabbacin samar da karin agaji ga...
Gwamnan jihar Kebbi, Kwamared Nasir Idris, ya amince da nadin Dr. Abubakar Boyi-Dallatu a matsayin shugaban kwalejin kimiya da fasaha ta jihar Kebbi, dake Dakingari. ...