Connect with us

Labarai

Putin Ya Yi Iƙirarin Lashe Zaɓen Rasha A Karo Na Biyar

Published

on

Shugaban Rasha, Vladimir Putin ya ce nasararsa a zaɓen shugaban kasar ta nuna karara yarda da mutane ke da shi kan muradunsa.

 

A jawabin da ya gabatar bayan sakamakon zaɓe ya nuna ya samu kusan kashi 90 cikin100 na kuri’un da aka kada, Mista Putin ya ce idan ‘yan Rasha suka haɗa kansu babu wanda zai yi musu barazana ko dannesu.

 

Kusan a bayyana yake cewa Vladimir Putin zai yi ikirarin nasara a karo na biyar na wannan zaɓe da gagarumin rinjaye, duk da cewa ya fuskanci adawa daga ‘yan takara uku da ake yiwa kallon ‘yan koren gwamnatin Kiremlin.

 

Yayin da jami’an zaɓe suka sanar da cewa Putin ya samu sama da kashi 87 na kuri’un da aka kada, ya fito yana ikirari. cewa dimokuradiyar Rasha tafi ta kasashen yammanci sahihanci.

A tsokacinsa kan yaƙin Ukraine, ya ce abin da zai bai wa fifiko a yanzu shine sake karfafa sojojin Rasha. Ya kuma ce sojojinsa jajirtatu ne a fagen yaƙi da Ukraine.

 

Ya ce “Kullum sake nausawa muke yi. Sannu a hankali, cikin hikima, kuma a koda yaushe. Wannan ya zarta batun kare kai kaɗai. Salonmu ya sha bamban”.

Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Labarai

Labarai8 hours ago

Ma’aikatan Ceto Na Cigaba Da Neman Jirgin Shugaban Kasar Iran Da Ya Bace

Da yammacin yau lahadi ne tarin ma’aikatan ceto suka bazama wajen aiki gano jirgi mai saukar ungulu dauke da shugaba...

Labarai4 days ago

Majalisar Dattijan Na So A Bai Wa Kananan Hukumomi Yancin Kai

Majalisar Dattijan Najeriya ta nemi Shugaba Tinubu ya shige gaba domin nema wa kananan hukumomi ‘yanci a wajen jihohi, wanda...

Labarai4 days ago

‘Yan Ƙwadago Sun Yi Watsi Da N48,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

  Ƙungiyar Ƙwadago NLC ta yi fatali da tayin naira 48,000 da Gwamnatin Tarayya ta gabatar a matsayin mafi ƙarancin...

Labarai4 days ago

Tinubu Zai Ciyo Bashin $500m Don Sayen Mitocin Lantarki

  Majalisar Dattawa ta sahale wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ciyo bashin Dala miliyan 500 da nufin samar da mitocin...

Ilimi4 days ago

Za A Fara Daukar Masu Sakamakon Jarabawar NECO A Jami’o’in Birtaniya

  Jami’o’in kasar Birtaniya na shirin fara daukar daliban Najeriya masu shaidar jarabawar kammala sakandare ta NECO. Shugaban hukumar shirya...

Labarai5 days ago

Jirgin Farko Na Alhazan Najeriya Ya Tashi Zuwa Kasa Mai Tsarki

A yau Laraba 15 ga watan Mayun 2024 ne jirgin Najeriya na farko ya tashi da Alhazan Jihar Kebbi 423...

Labarai5 days ago

Najeriya Ta Kaddamar da Shafin Intanet Don Samun Bayanai Game da Ma’adinai

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da shafin intanet ranar Talata wanda zai bai wa masu zuba jari damar samun cikakkun bayanai...

Labarai6 days ago

Tsohon Lauyan Trump Ya Ce Ubangidansa Ya Ba ‘Yar Fina-finan Batsa Toshiyar Baki

Tsohon babban lauyan Donald Trump, Michael Cohen, ya aikata abinda masu gabatar da kara su ka yi ta fatan ya...

Labarai6 days ago

Kotu Ta Yankewa Wani Mutum Hukuncin Zaman Gidan Yari Na Watanni 2 Bisa Satar Doya

Kotun Majistare da ke Gwagwalada a babban birnin tarayya Abuja, ta yanke wa wani mutum mai suna Isah Sani hukuncin...

Labarai6 days ago

Jamhuriyar Benin Ta Haramta Fitar Da Masara Zuwa Nijar

Jamhuriyar Benin ta hana fitar da masara zuwa ƙasashen waje a daidai lokacin da farashin hatsi ya yi tashin gwauron...

Mafi Shahara