Daga Khadijah Aliyu Shugaban Hukumar Kula da Hanyoyi da Tsaron Ababen Hawa ta Jihar Kano, (KAROTA), Faisal Mahmud Kabir, ya sake jaddada kudirinsa na inganta dangantaka...
Rundunar sojin Najeriya ta ce za ta fara atisayen tantance gwanintar harbi na shekarar 2025 daga ranar Litinin 17 zuwa 19 ga watan Maris a Barikin...
Kwamandan runduna ta 1 ta sojojin Najeriya da ke Gusau, Birgediya Janar Opurum Timothy, ya bayyana wa al’ummar jihar Zamfara da ma kasa baki daya aniyar...