Majalisar Dokokin Jihar Nasarawa ta bukaci Gwamnatin Jiha da kananan hukumomin jihar goma sha uku da su gaggauta bayar da kayayyakin tallafi ga wadanda guguwar iska...
Wata kakkarfar Guguwar ta kashe mutum daya tare da jikkata wasu da dama tare da lalata gidaje sama da dari a Agbashi da ke karamar hukumar...