Connect with us

Ilimi

Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Ba da Umarnin Rufe Makarantu 47 Nan Take

Published

on

Gwamnatin Tarayya ta bada umarnin rufe makarantu arba’in da daya  saboda matsalolin tsaro.

A wata takardar sanarwa da aka aikewa dukkan Shugabannin makarantu, wadda Daraktan Makarantu Manyan Sakandare na Ma’aikatar Ilimi ya sanya wa hannu, gwamnati ta bayyana cewa sakamakon ƙalubalen tsaro da ake fuskanta a wasu sassan ƙasar nan da kuma buƙatar kare duk wani yunkurin hari, Ministan Ilimi ya amince a rufe makarantun nan dltaje.

Ga jerin makarantu da abin ya shafa:

  1. Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Minjibir, Jihar Kano
  2. Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Ganduje, Jihar Kano
  3. Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Zariya, Jihar Kaduna
  4. Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Kafanchan, Jihar Kaduna
  5. Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Bakori.
  6. Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Dayi, Jihar Katsina
  7. Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Daura, Jihar Katsina
  8. Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Tambuwal, Jihar Sakkwato
  9. Kwalejin Kimiyya ta Tarayya, Jihar Sakkwato
  10. Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Wurno, Jihar Sakkwato
  11. Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Gusau, Jihar Zamfara
  12. Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Anka, Jihar Zamfara
  13. Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Gwandu, Jihar Kebbi
  14. Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Birnin Yari, Jihar Kebbi
  15. Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Zuru, Jihar Kebbi
  16. Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Kazaure, Jihar Jigawa
  17. Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Kiyawa, Jihar Jigawa
  18. Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Hadejia, Jihar Jigawa
  19. Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Bida, Jihar Neja
  20. Kwalejin Gwamnatin Tarayya, New Bussa, Jihar Neja
  21. Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Kuta-Shiroro, Jihar Neja
  22. Akademiyar Gwamnatin Tarayya, Suleja, Jihar Neja
  23. Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Ilorin, Jihar Kwara
  24. Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Omu-Aran, Jihar Kwara
  25. Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Gwanara, Jihar Kwara
  26. Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Ugwolawo, Jihar Kogi
  27. Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Kabba, Jihar Kogi
  28. Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Ogugu, Jihar Kogi
  29. Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Bwari, Abuja
  30. Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Rubochi, Abuja
  31. Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Abaji, Abuja
  32. Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Potiskum, Jihar Yobe
  33. Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Buni-Yadi, Jihar Yobe
  34. Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Gashua, Jihar Yobe
  35. Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Michika, Jihar Adamawa
  36. Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Ganye, Jihar Adamawa
  37. Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Azare, Jihar Bauchi
  38. Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Misau, Jihar Bauchi
  39. Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Bajoga, Jihar Gombe
  40. Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Billiri, Jihar Gombe
  41. Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Zambuk Jihar Gombe.
  42. Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Bwari, Abuja.
  43. Kwalejin Fasaha ta Tarayya Ikare Akoko.
  44. Kwalejin Fasaha ta Tarayya Ijebu-Imusin.
  45. Kwalejin Fasaha ta Tarayya Ushi Ekiti.
  46. Kwalejin Gwamnatin Tarayya Ganye
  47. Kwalejin Gwamnatin Tarayya Billiri

Takardar ta umarci Shugabannin makarantu da abin ya shafa su tabbatar da cikakken bin wannan umarni.

 

RN

Labarai

Ilimi1 day ago

SUBEB da UNICEF Sun Horas da Malaman Firamare a Jigawa

Hukumar Ilimin Bai Daya ta Jihar Jigawa (SUBEB), tare da haɗin gwiwar Asusun Kula da Kananan Yara na Majalisar Dinkin...

Ilimi2 days ago

Majalisar Matan Shugabannin Afirka Ta Karrama Oluremi Tinubu Kan Ayyukan Tallafa wa Mata da Yara

Daga Bello Wakili  Majalisar Matan Shugabannin Kasashen Afirka OAFLAD ta karrama  Uwargidan Shugaban Ƙasar Nijeriya, Oluremi Tinubu  sakamakon gudunmawar da...

Labarai2 days ago

CAN A Jihar Niger Ta Yi Watsi Da Dokar Hisbah

Ƙungiyar Kiristoci ta Nijeriya reshen Jihar Niger State ta yi watsi da dokar Hisbah da Majalisar Dokokin Jihar Niger ta...

Labarai2 days ago

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Aikin Sake Gina Gadar Namnai A Taraba

Gwamnatin Tarayya, ta hannun Hukumar Raya Yankin Arewa maso ta fara aikin sake gina gadar Namnai da ta rushe a...

Labarai2 days ago

Netanyahu Ya Buƙaci A Kwashe Dukkan Uranium Din Iran Kafin Yarjejeniyar Nukiliya

Firaiministan Isra’ila ya buƙaci cire dukkan sinadarin uranium da aka samar daga Iran a matsayin wani ɓangare na yarjejeniyar Nukiliya...

Kasuwanci2 days ago

Kungiyar Gwamnonin Nijeriya Ta Yi Alhini Ga Waɗanda Suka Rasu A Hare-Haren Ta’addanci

Kungiyar Gwamnonin Nijeriya ta bayyana damuwarta kan harin ta’addanci da aka kai daren Asabar a wasu al’umma uku na Tunga-Makeri,...

Labarai2 days ago

Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kano Ja Jajanta Wa Waɗanda Gobarar Kasuwar Singa Ta Shafa

 Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kano, Jibril Ismail Falgore, ya miƙa ta’aziyyarsa ga Gwamnatin Jihar Kano, ’yan kasuwa da mazauna birnin...

Labarai2 days ago

Kungiyar Makiyaya ta Miyetti Allah Ta Soki Matakin Majalisar Dokokin Amurka

Ƙungiyar Makiyaya ta Miyetti Allah ta Nijeriya (MACBAN) ta soki matakin da Majalisar Dokokin Amurka ta ɗauka na shirin ayyana...

Labarai2 days ago

Uwargidan Gwamnan Zamfara Ta Yabawa Tallafin jin-ƙai ga iyalai masu rauni gabanin Ramadan

  Uwargidan Gwamnan Jihar Zamfara State, Hajiya Huriyya Dauda Lawal, ta yaba wa Hajiya Binta Lawal Barau Bungudu, matar Kwamishinan...

Labarai2 days ago

BUK Ta Musanta Zarge-Zargen Cin Hanci Kan Tsohon Shugaban Sashen Kula Da Ɗalibai

Jami’ar Bayero da ke Kano (BUK) ta musanta zarge-zargen cin hanci da aka yi wa tsohon Shugaban Sashen kula da...

Mafi Shahara