Kasuwanci
Shugaba Tinubu Ya Kaddamar Shirin Bunkasa Tattalin Arziki Na Farat Daya
Shugaban Kasa Bola Tinubu ya kaddamar da shirin da ke da nufin ciyar da tattalin arzikin kasa zuwa wani sabon matsayi.
Da yake jawabi a wurin taron, shugaban ya ce shirin ba wai kawai wata manufa ba ce, a’a, magana ce mai kakkausar murya da ke nuna aniyar gwamnati na ci gaba, da wadata, da kuma jin dadin kowane dan Najeriya.
Ya ce a ko da yaushe ya yi imani da irin dimbin karfin da Najeriya ke da shi, yana mai cewa ‘yan kasar mutane ne da Allah ya albarkace su da juriya, da kirkire-kirkire, da kuma ruhin kasuwanci mara ja baya.
Sai dai shugaban ya nuna rashin jin dadinsa ganin cewa an dade ana taimakon ci gaban tattalin arziki sakamakon sarkakiyar da ke tattare da tsarin kasuwanci na kasar.
BELLO WAKILI/Wababe
-
Fasaha6 days ago
Shugaba Tinubu Ya Kaddamar Da Kamfanin Sarrafa Sinadarin Batira a Lafiya
-
Ilimi3 days ago
Gwamnatin Jigawa Ta Bada Kwangilar Hanyar Kiyawa Zuwa Birnin Kudu
-
Labarai2 days ago
Jirgin Farko Na Alhazan Najeriya Ya Tashi Zuwa Kasa Mai Tsarki
-
Labarai6 days ago
Mbappe ya sanar da cewa zai bar PSG a karshen kaka
-
Fasaha3 days ago
Kasuwar Panteka Ta Kaduna Ta Samu Lasisin Koyar Da Sana’o’i —NBTE
-
Labarai3 days ago
Sheikh Bin Uthman Ya Jaddada Muhimmancin Rikon Amana Ga Jami’an Hukumar Alhazai
-
Labarai3 days ago
Varane zai bar Manchester United
-
Labarai3 days ago
Gwamnatin Kano Ta Nada Ibrahim Garba Shugaban Tawagar ‘Yan Jarida A Hajjin Bana