Magatakadan Hukumar kula da lafiya Kofofin Jamata Najeriya CHPRBN Dr. Bashir Idiris Lifidin Jama’a ya bayyana aniyarsa ta inganta ayyukan ma’aikatan hukumar domin samar da ingantaccen...
Gwamnatin Jihar Zamfara tare da hadin gwiwar sauran abokan hulda za su fara aikin gyaran cibiyoyin kiwon lafiya a matakin farko guda 144 a fadin...