Gwamna Mohammed Umar Bago na jihar Neja ya bayyana cewa gwamnatin jihar na hada rijistar manoma da masu rike da mukaman siyasa a cikin shirinta na...
Kungiyar kiristocin Najeriya reshen jihar Neja (CCN) ta yaba da martanin gaggawar da gwamna Umar Mohamed Bago ya yi kan fashewar tankar da ta afku a...
Gwamnatin jihar Neja ta soke biyan kudin PTA da kungiyar iyayen yara da malamai ke saka wa dalibai a makarantun firamare da sakandare a fadin jihar....