Labarai
Shugabannin ECOWAS na Gudanar da Taro Kan Matsalar Yankin
Shugabannin ƙasashen ƙungiyar ECOWAS ko CEDEO a yau Asabar za su gudanar da taro a Abuja babban birnin Najeriya.
Yankin na yammacin Afrika na fuskantar barazanar rashin haɗin kai tun bayan da ƙasashen Burkina Faso da Mali da Nijar suka bayyana aniyarsu ta ficewa daga ƙungiyar.
Yayin da a ɗayan ɓangaren ƙasar Senegal ke fama da dambarwar siyasa sakamakon matakin shugaba Macky Sall na ɗage babban zaɓen ƙasar.
Ana saran dai a wanann taro ƙungiyar za ta lalubo mafita kan wadanan matsaloli da suka mamaye yankin.
Wannan zai iya zama gagarumin ƙalubale da kungiyar ke fuskanta tun bayan kafata shekaru 50 da suka gabata.
Hudu cikin mambobin ƙungiyar 15 yanzu haka na ƙarƙashin shugabancin soji.
Taron kuma na zuwa ne bayan da tsohon shugaban Najeriya na mulkin soja, kuma shugaba ɗaya tilo da ya rage cikin waɗanda suka kafa ƙungiyar ta ECOWAS ko CEDEO, Janar Yakubu Gowon mai ritaya, ya yi kira da a gaggauta ɗage duk wani takunkumin da aka ƙaƙaba wa ƙasashen Gini da Burkina Faso da Mali da kuma Nijar.
-
Labarai4 days ago
Jirgin Farko Na Alhazan Najeriya Ya Tashi Zuwa Kasa Mai Tsarki
-
Ilimi5 days ago
Gwamnatin Jigawa Ta Bada Kwangilar Hanyar Kiyawa Zuwa Birnin Kudu
-
Fasaha5 days ago
Kasuwar Panteka Ta Kaduna Ta Samu Lasisin Koyar Da Sana’o’i —NBTE
-
Labarai5 days ago
Sheikh Bin Uthman Ya Jaddada Muhimmancin Rikon Amana Ga Jami’an Hukumar Alhazai
-
Labarai5 days ago
Varane zai bar Manchester United
-
Labarai3 days ago
Majalisar Dattijan Na So A Bai Wa Kananan Hukumomi Yancin Kai
-
Labarai5 days ago
Gwamnatin Kano Ta Nada Ibrahim Garba Shugaban Tawagar ‘Yan Jarida A Hajjin Bana
-
Labarai5 days ago
Jamhuriyar Benin Ta Haramta Fitar Da Masara Zuwa Nijar