Tsaro
An karrama ‘yan sanda huɗu saboda ƙin karɓar cin hancin miliyan 8.5 a Taraba
Rundunar ‘yansandan jihar Taraba ta karrama wasu jami’anta huɗu, saboda ƙin karɓar cin hancin naira miliyan 8.5 dagha wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne a lokacin da suke aiki a wani shingen binciken ababe hawa.
Kwamishinan ‘yansandan jihar, David Illoyalonomo ne ya karrama jami’an huɗu a shalkwatar rundunar ‘yansandan jihar.
Mista Illoyalonomo ya ce jami’an sun nuna halin dattako, da ɗaga darajar aikin ɗansanda a idonduniya.
Kwamishinan ‘yansanda ya ce zai gabatar da jami’an huɗu ga babban sifeton ‘yansanda na ƙasar, Kayode Egbetokun, domin yi musu ƙarin girma da kuma duba yiyuwar karrama su da lambar yabo.
-
Fasaha6 days ago
Shugaba Tinubu Ya Kaddamar Da Kamfanin Sarrafa Sinadarin Batira a Lafiya
-
Ilimi3 days ago
Gwamnatin Jigawa Ta Bada Kwangilar Hanyar Kiyawa Zuwa Birnin Kudu
-
Labarai2 days ago
Jirgin Farko Na Alhazan Najeriya Ya Tashi Zuwa Kasa Mai Tsarki
-
Labarai6 days ago
Mbappe ya sanar da cewa zai bar PSG a karshen kaka
-
Fasaha3 days ago
Kasuwar Panteka Ta Kaduna Ta Samu Lasisin Koyar Da Sana’o’i —NBTE
-
Labarai3 days ago
Sheikh Bin Uthman Ya Jaddada Muhimmancin Rikon Amana Ga Jami’an Hukumar Alhazai
-
Labarai3 days ago
Varane zai bar Manchester United
-
Labarai6 days ago
An Kashe Makiyaya 2 Da Shanu 150 A Sabon Hari A Filato
Haladu Abdullahi
February 21, 2024 at 5:54 pm
Da fatan Kuna lafiya Daga HALADU ABDULLAHI PETA kwaya kusar lg Borno state