Ilimi
Jami’ar Usman Danfodiyo Sokoto Za Ta Yaye Dalibai Dubu 23
Jami’ar Usman Danfodiyo Sokoto ta ce za ta yaye dalibai dubu ashirin da biyu da dari tara da talatin da biyu wadanda suka yi nasarar kammala karatunsu a fannoni daban-daban a Jami’ar.
Shugaban jami’ar Farfesa Lawal Suleiman Bilbis ne ya bayyana hakan a wani taron manema labarai da nufin fadakar da jama’a game da taron gangamin da aka shirya gudanarwa a ranar 15 ga watan Afrilun 2024 kuma ake sa ran kammala shi a ranar ashirin ga wannan wata.
Ya bayyana cewa bikin shi ne karo na 38, 39, 40 da kuma 41 na Jami’ar.
Farfesa Bilbis ya bayyana cewa, za a gabatar da wata lacca da mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro Malam Nuhu Rabado zai gabatar kan kalubalen rashin tsaro da ke addabar arewacin kasar, wanda aka shirya a ranar 18 ga watan Afrilu.
Shugaban jami’ar ya kara da cewa taron zai kuma bayar da lambar yabo ga wasu fitattun mahalarta taron.
NASIR MALALI/Wababe
-
Fasaha6 days ago
Shugaba Tinubu Ya Kaddamar Da Kamfanin Sarrafa Sinadarin Batira a Lafiya
-
Ilimi3 days ago
Gwamnatin Jigawa Ta Bada Kwangilar Hanyar Kiyawa Zuwa Birnin Kudu
-
Labarai1 day ago
Jirgin Farko Na Alhazan Najeriya Ya Tashi Zuwa Kasa Mai Tsarki
-
Labarai6 days ago
Mbappe ya sanar da cewa zai bar PSG a karshen kaka
-
Fasaha3 days ago
Kasuwar Panteka Ta Kaduna Ta Samu Lasisin Koyar Da Sana’o’i —NBTE
-
Labarai3 days ago
Sheikh Bin Uthman Ya Jaddada Muhimmancin Rikon Amana Ga Jami’an Hukumar Alhazai
-
Labarai3 days ago
Varane zai bar Manchester United
-
Labarai3 days ago
Gwamnatin Kano Ta Nada Ibrahim Garba Shugaban Tawagar ‘Yan Jarida A Hajjin Bana