Connect with us

Ilimi

Jami’ar Usman Danfodiyo Sokoto Za Ta Yaye Dalibai Dubu 23

Published

on

 

Jami’ar Usman Danfodiyo Sokoto ta ce za ta yaye dalibai dubu ashirin da biyu da dari tara da talatin da biyu wadanda suka yi nasarar kammala karatunsu a fannoni daban-daban a Jami’ar.

 

Shugaban jami’ar Farfesa Lawal Suleiman Bilbis ne ya bayyana hakan a wani taron manema labarai da nufin fadakar da jama’a game da taron gangamin da aka shirya gudanarwa a ranar 15 ga watan Afrilun 2024 kuma ake sa ran kammala shi a ranar ashirin ga wannan wata.

 

Ya bayyana cewa bikin shi ne karo na 38, 39, 40 da kuma 41 na Jami’ar.

 

Farfesa Bilbis ya bayyana cewa, za a gabatar da wata lacca da mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro Malam Nuhu Rabado zai gabatar kan kalubalen rashin tsaro da ke addabar arewacin kasar, wanda aka shirya a ranar 18 ga watan Afrilu.

 

Shugaban jami’ar ya kara da cewa taron zai kuma bayar da lambar yabo ga wasu fitattun mahalarta taron.

 

NASIR MALALI/Wababe

Labarai

Labarai4 hours ago

Gwamnatin Tarayya Ta Bada Hutun Sallah Karama Ta 2025/1446

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Litinin 31 ga watan Maris da Talata 1 ga watan Afrilu a matsayin ranakun hutun...

Labarai4 hours ago

An kama mataimakin shugaban Sudan ta Kudu

An kama mataimakin shugaban ƙasa na farko a Sudan ta Kudu Riek Machar a babban birnin ƙasar Juba, a yayin...

Fasaha4 hours ago

Za a Fara Cin Moriyar Shirin BEAR III Na UNESCO da Koria Ta Kudu Jihar Kano

Gwamnatin jihar Kano ta bayyana kudirinta na tallafawa shirin inganta ilimi na bunkasa Afirka (BEAR) III, wani shiri na hadin...

Kasuwanci4 hours ago

Zamu Tabbatar da Ingantuwar Depon Sojoji Na Zaria – Ministan Tsaro Badaru

Ministan Tsaro, Mohammed Badaru Abubakar ya yi alkawarin inganta sansanin horas da kuratan sojoji dake Zaria wato Depot domin baiwa...

Ilimi4 hours ago

Kwara Ta Gargadi Jama’a Akan Gine-Gine Akan Bututun Ruwa

Gwamnatin jihar Kwara ta gargadi mazauna jihar kan yin gine-gine a kan bututun ruwa a fadin jihar.   Kwamishinan Albarkatun...

Kasuwanci5 hours ago

NLC a Zamfara sun Bada Wa’adin Kwanaki 14 a Aiwatar da Mafi Karancin Albashi

Kungiyoyin kwadagon Najeriya NLC da TUC a jihar Zamfara sun bayar da wa’adin kwanaki 14 ga gwamnatin jihar, inda suka...

Kasuwanci5 hours ago

Sarkin Kano Na 15 Ya Soke Hawan Daba Saboda Matsalar Tsaro

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya sanar da soke bikin Sallar Eid-el-Fitr Durbar, saboda matsalar...

Labarai22 hours ago

JIBWIS Ta Raba Kayan Abinci Na Kimanin Naira Miliyan 9 Ga Marayu

Kwamitin tallafawa marayu da masu karamin karfi na kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah wa Ikamatis Sunnah dake karamar hukumar Babura ta...

Labarai2 days ago

NUJ Ta Bada Tallafin Azumi Ga Iyalan Mambobinta Da Suka Rasu A Jihar Kebbi

Kungiyar ‘Yan Jaridu ta Najeriya (NUJ) reshen Jihar Kebbi ta raba kayan abinci da kudi ga iyalan mambobinta da suka...

Labarai3 days ago

Gwamna Uba Sani Ya Nada Sarkin Kauru Amirul Hajj Na Shekarar 2025

Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya naɗa Sarkin Kauru, Mai Martaba Alhaji Ya’u Shehu Usman, a matsayin Amirul Hajj...

Mafi Shahara