Ilimi1 year ago
An Yabawa Darikar Tijjaniyya akan Samar da Hadin kai a Najeriya.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya yaba da irin gudunmawar da darikar Tijjaniyya ke bayarwa wajen samar da hadin kai a tsakanin al’ummar musulmin kasar...