Kungiyar Hadin Kan Masu Kiwon Gargajiya ta Afrika (CORET) ta ce mayar da hankali kan samar da madara kaɗai na iya taimakawa matuƙa wajen bunƙasa...
Gwamnatin Tarayya ta ce ‘yan Najeriya sun fara samun sauki yayin da farashin kayan abinci ke raguwa da farashin fetur ke daidaita, kuma naira ke...
Ministan Yada Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Mohammed Idris, ya bayyana kasafin kuɗin bana, wanda Shugaba Tinubu ya rattaba wa hannu kwanan nan, a...