Labarai
NLC Ta Yi Barazanar Shiga Zanga-zangar Kwanaki 2 A Fadin Najeriya
Kungiyar Kwadago ta Najeriya ta yi barazanar shiga zanga-zangar kasa ta kwanaki 2, idan har gwamnatin tarayya ta gaza aiwatar da yarjejeniyar da ta cimma da ma’aikata a karshen wa’adin kwanaki 14.
Da yake zantawa da manema labarai a Abuja, a karshen taron majalisar zartarwa ta kasa, shugaban kungiyar kwadago ta Najeriya, Kwamared Joe Ajaero, ya ce za a fara zanga-zangar ne bayan cikar wa’adin kwanaki 14 da ta ba gwamnatin tarayya don magance yarjejeniyar da aka cimma. da Labour.
Kwamared Ajaero ya ce kungiyar Kwadago za ta fara zanga-zanga a fadin kasar a ranakun 27 da 28 ga watan Fabrairu.
Karamin Ministan Kwadago da Aiki, Dr Nkieruka Onyejeocha ya tabbatar wa kungiyar kwadagon cewa gwamnatin tarayya za ta cika yarjejeniyar da ta kulla da kungiyar kwadago cikin mako guda.
Dr Onyejeocha ya bayyana kudirin gwamnatin tarayya na tabbatar da jin dadin ma’aikatan Najeriya.
RN
-
Labarai6 days ago
Gwamnatin Jigawa Za Ta Samar Da Tarakta 300 Ga Manoma Daga Amurka
-
Labarai7 days ago
An Samar Da Masauki Kusa Da Harami Ga Alhazan Jihar Jigawa
-
Ilimi4 days ago
Gwamnatin Jigawa Za Ta Samar Da Gidaje A Jami’ar Tarayya Da Ke Babura
-
Labarai2 hours ago
NAHCON Ta Jinjinawa Hukumar Alhazai Ta Jihar Jigawa Bisa Shirye-shiryen Hajjin Bana
-
Labarai5 days ago
An Samar Da Sabon Tsari Da Zai Inganta Harkar Noman Rogo A Najeriya
-
Fasaha1 day ago
Kusan Malaman Makaranta Dubu 2 Ke Samun Horo a Barno
-
Kasuwanci1 day ago
CBN Ya Bai Wa Masu POS Wa’adin Yin Rajista Da Gwamnati
-
Fasaha1 day ago
Bankuna Za Su Fara Cirar 0.5% Daga Masu Tura Kudi Ta Intanet