Ilimi
An Fara Yiwa Maniyatan Aikin Hajjin Bana Bita a Kaduna
Hukumar kula da aikin hajji ta jihar Kaduna ta kaddamar shirin ilmamtarda maniyatan aikin hajjin bana da ya zama wajibi ga kowane maniyaci ya halarta.
Mai magana da yawun hukumar alhazan Yunusa Muhammad Abdullahi ya bayyana cewa ana gudanar da bitar asabar da lahadi na kowane mako, kuma a dukkanin kananan Hukumomin jihar Kaduna 23.
A sakon da shugaban hukumar alhazan na jihar Kaduna Malam. SALIHU S. Abubakar ya aika dashi wajen taron bitar, yayi bayanin cewa, manufar Shirin ita ce tabbatar da cewa an ilmantar da maniyatan yadda zasu sauke faralinsu.
An dai dauko kwarrun malamai da aka dorawa alhakin gabatar da wannan bita ga maniyatan bana na jihar Kaduna.
Safiya Abdulkadir
S
-
Labarai1 day ago
NAHCON Ta Jinjinawa Hukumar Alhazai Ta Jihar Jigawa Bisa Shirye-shiryen Hajjin Bana
-
Labarai1 day ago
Amurka Ta Dakatar Da Kudurin Kai Jirgin Bama-Bamai Zuwa Isra’ila
-
Ilimi5 days ago
Gwamnatin Jigawa Za Ta Samar Da Gidaje A Jami’ar Tarayya Da Ke Babura
-
Labarai6 days ago
An Samar Da Sabon Tsari Da Zai Inganta Harkar Noman Rogo A Najeriya
-
Fasaha2 days ago
Kusan Malaman Makaranta Dubu 2 Ke Samun Horo a Barno
-
Kasuwanci2 days ago
CBN Ya Bai Wa Masu POS Wa’adin Yin Rajista Da Gwamnati
-
Fasaha2 days ago
Bankuna Za Su Fara Cirar 0.5% Daga Masu Tura Kudi Ta Intanet
-
Labarai2 days ago
An kashe Falasɗinawa 34,800 tun fara yaƙi – Ma’aikatar lafiyar Hamas