Ilimi
An Bukaci Musulmi Su Kula da Maganganunsu
An shawarci Musulmi da su kula da maganganunsu tare da tabbatar da cewa suna faɗar gaskiya a kowane lokaci.
Limamin Masallacin Darul-Khair da ke Ilorin, Jihar Kwara, Imam Abdulmumini Abdulrafiu-Onilaru ne ya yi wannan kira a yayin hudubar Juma’a.
Ya bayyana cewa mutane da dama na amfani da maganganunsu wajen jawo wa kansu da kuma wasu cutarwa.
A cewarsa, kasancewar ana cikin watan Rajab, ana sa ran Musulmi za su fara shirya kansu tun yanzu domin tunkarar watan azumin Ramadan.
Imam Abdulrafiu-Onilaru ya shawarci Musulmi da su rungumi dabi’ar aikata alheri a kowane lokaci, domin samun lada mai kyau daga Allah.
ALI MUHAMMAD RABIU
-
Ilimi7 days agoFarfesa Gumel Ya Fitar da Sabon Tsari da Zai Daga Martabar FUD
-
Labarai3 days agoHukumar Raya Kogin Benuwe Ta Bullo da Sabuwar Fasahar Kare Hanyar Ban-ruwa a Tafkin Geriyo
-
Ilimi3 days agoAn Gudanar da Liyafar Taya Murna ga Sabon Shugaban Jami’ar Tarayya Dutse
-
Labarai5 days agoGwamnatin Tarayya ta Bada Tallafin Kayayyakin Aiki Gona ga Ƙananan Manoma a Jigawa
-
Labarai6 days agoAn Fara Bikin Kamun Kifi da Al’adu na Ƙasa da Ƙasa na Argungu na Bana
-
Labarai4 days agoGwamnatin Jigawa ta Amince da Shirin Ciyarwar Watan Ramadan na Bana
-
Labarai6 days agoHukumar Alhazai ta Jihar Jigawa ta Ja Hankalin Maniyyata Game da Muhimmancin Halartar Taron Bita
-
Labarai6 days agoJigawa: Hukumar Alhazai ta Bai wa Amirul Hajji Tabbacin Cikakken Goyon Baya
