Labarai
Hezbollah Da Isra’ila Za Su Yi Ganawar Gaba Da Gaba A Karon Farko
Ana sa ran jakadan Isra’ila da na Lebanon a Amurka su shiga tattaunawa ta gaba da gaba a Washington naN gaba.
Wannan shi ne karon farko a cikin gomman shekaru, inda jami’ai daga kasashen biyu – wadanda ba su da alaka ta diflomasiyya, z asu yi hakan.
Hukumomin Lebanon farko na son su ga an dakatar da bude wuta a yakin da Isra’ila ke yi da kungiyar Hezbollah, wadda Iran ke mara wa baya, to amma kuma Isra’ila ta ce ba wannan magana, dole ne sai Hezbollah, ta zubar da makamanta.
Shi ma sakataren harkokin waje na Amurka Marco Rubio zai halarci tattaunawar. Hezbollah ta kafe lalle cewa Lebanon ta fice daga wannan sha’ani.
A jiya Litinin shugaban kungiyar Naim Qassim, ya kara jaddada, matsayar kungiyar ta kawar da yuwuwar tattaunawa ta kai tsaye da Isra’ila
BBC Hausa
-
Labarai4 days agoRukunin Farko na Maniyyatan Jihar Jigawa Ya Tashi Zuwa Kasar Saudiyya
-
Labarai2 days agoJihar Jigawa Ta Kammala Jigilar Alhazai Zuwa Kasa Mai Tsarki
-
Labarai4 days agoRukunin Farko na Alhazan Jihar Kebbi ya Isa Kasa Mai Tsarki
-
Kasuwanci2 days agoBOA da Majalisar Wakilai za su Samar da Injinan Noma a Dukkan Mazabu
-
Labarai5 days agoKashim Shettima Ya Kaddamar da Jirgin Farko na Maniyyatan Najeriya
-
Labarai2 days agoGwamna Bago Ya Umurci SEMA Ta Gaggawata Kai Tallafi ga Wadanda Iftila’in Guguwa ya Shafa a Mokwa da Bida
-
Ilimi2 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Yaba wa Ministar Harkokin Mata Kan Inganta Rayuwar Al’umma
-
Labarai4 days agoGwamnan Jigawa Ya Bukaci Alhazai Su Yi Addu’ar Zaman Lafiya da Ci Gaban Najeriya
