Ilimi
An Fara Yiwa Maniyatan Aikin Hajjin Bana Bita a Kaduna
Hukumar kula da aikin hajji ta jihar Kaduna ta kaddamar shirin ilmamtarda maniyatan aikin hajjin bana da ya zama wajibi ga kowane maniyaci ya halarta.
Mai magana da yawun hukumar alhazan Yunusa Muhammad Abdullahi ya bayyana cewa ana gudanar da bitar asabar da lahadi na kowane mako, kuma a dukkanin kananan Hukumomin jihar Kaduna 23.
A sakon da shugaban hukumar alhazan na jihar Kaduna Malam. SALIHU S. Abubakar ya aika dashi wajen taron bitar, yayi bayanin cewa, manufar Shirin ita ce tabbatar da cewa an ilmantar da maniyatan yadda zasu sauke faralinsu.
An dai dauko kwarrun malamai da aka dorawa alhakin gabatar da wannan bita ga maniyatan bana na jihar Kaduna.
Safiya Abdulkadir
S
-
Labarai5 days ago
Jirgin Farko Na Alhazan Najeriya Ya Tashi Zuwa Kasa Mai Tsarki
-
Ilimi6 days ago
Gwamnatin Jigawa Ta Bada Kwangilar Hanyar Kiyawa Zuwa Birnin Kudu
-
Fasaha6 days ago
Kasuwar Panteka Ta Kaduna Ta Samu Lasisin Koyar Da Sana’o’i —NBTE
-
Labarai6 days ago
Sheikh Bin Uthman Ya Jaddada Muhimmancin Rikon Amana Ga Jami’an Hukumar Alhazai
-
Labarai6 days ago
Gwamnatin Kano Ta Nada Ibrahim Garba Shugaban Tawagar ‘Yan Jarida A Hajjin Bana
-
Labarai4 days ago
Majalisar Dattijan Na So A Bai Wa Kananan Hukumomi Yancin Kai
-
Labarai6 days ago
Jamhuriyar Benin Ta Haramta Fitar Da Masara Zuwa Nijar
-
Labarai6 days ago
Varane zai bar Manchester United