Connect with us

Labarai

Kwamandojin Boko Haram 2 Sun Mika Wuya Ga Sojoji A Borno

Published

on

Wasu kwamandojin Boko Haram biyu, Ibrahim Muhammed da Auwal Muhammed, sun mika wuya ga sojojin rundunar hadin gwiwa ta MNJTF da ke Monguno a Jihar Borno.

Rundunar MNJTF ta hada da kasashe da dama da suka hada da rundunar sojin kasashe irin su Benin, Kamaru, Chadi, Nijar da muma Nijeriya.

Rundunar tana da hedikwata a N’Djamena, babban birnin kasar Chadi kuma tana yaki da ta’addancin Boko Haram.

Shugaban yada labaran rundunar, Lafkanar Kanal Abubakar Abdullahi ne, ya bayyana a ranar Talata, inda ya bayyana cewa Kwamandojin biyu sun mika wuya ne bayan sun shafe fiye da shekara 10 suna aikata ta’addanci.

Abdullahi ya kuma bayyana cewa, a yayin bincike, maharan biyu sun amince za su taimaka wa rundunar da bayanai don samun nasarar dakile abokan aikinsu.

“An kwato makamai daga hannun ‘yan ta’addan da suka mika wuya.

“Kayan da aka kwato daga hannun Ibrahim Muhammed sun hada da bindigogi kirar AK-47 guda biyu, harsashin AK-47 guda uku da wayar hannu guda daya.

Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Labarai

Kasuwanci19 hours ago

CBN Ya Bai Wa Masu POS Wa’adin Yin Rajista Da Gwamnati

Babban Bankin Najeriya CBN ya bayar da wa’adin ranar 7 ga watan  Yulin 2024 ga masu POS su kammala rajista...

Fasaha22 hours ago

Kusan Malaman Makaranta Dubu 2 Ke Samun Horo a Barno

  Gwamnatin jihar Borno ta fara aikin horas da malamai 1,949 a matakin farko da aka gano cewa suna iya...

Fasaha22 hours ago

Bankuna Za Su Fara Cirar 0.5% Daga Masu Tura Kudi Ta Intanet

  Babban Bankin Najeriya (CBN) ya umurci bankunan kasar su fara cirar kaso 0.5 cikin 100 na duk kuɗin da...

Labarai22 hours ago

An kashe Falasɗinawa 34,800 tun fara yaƙi – Ma’aikatar lafiyar Hamas

Ma’aikatar lafiya ta Hamas a Gaza ta ce an kashe Falasdinawa 34,789 a yankin tun ranar 7 ga watan Oktoba,...

Ilimi4 days ago

Gwamnatin Jigawa Za Ta Samar Da Gidaje A Jami’ar Tarayya Da Ke Babura

Gwamnatin jihar Jigawa ta ce za ta ci gaba da tallafawa harkokin koyo da koyarwa a Jami’ar Fasaha ta Gwamnatin...

Labarai4 days ago

An Samar Da Sabon Tsari Da Zai Inganta Harkar Noman Rogo A Najeriya

Shugaban kungiyar masu noman rogo ta Najeriya (NCGA), Mustapha Othman Bakano, ya kaddamar da wani tsari na samar da kasuwa...

Labarai6 days ago

Gwamnatin Jigawa Za Ta Samar Da Tarakta 300 Ga Manoma Daga Amurka

A kokarinta na ci gaba da habbaka harkokin noma, Gwamnatin Jihar Jigawa ta ƙulla wata yarjejeniyar haɗin gwiwa da wasu...

Labarai6 days ago

An kama masu zanga-zanga 17 a jami’ar Texas

An sake kama ƙarin mutanen da ke da alaƙa da zanga-zangar nuna goyon baya ga Falasɗinawa inda a wannan karon...

Labarai6 days ago

An Samar Da Masauki Kusa Da Harami Ga Alhazan Jihar Jigawa

Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Jigawa  ta samar da katafaren masauki  kusa da Masallacin Harami da ke birnin Makkah...

Labarai1 week ago

Kungiyar AFAN Ta Shirya Taron Bita Ga Manoman Jihar Jigawa

Hadaddiyar kungiyar manoma ta kasa reshen Jihar Jigawa da cibiyar binciken yanayin kasa dake Kaduna sun shirya wa manoma daga...

Mafi Shahara