NHIA Ta Fara Daukar Jami’an Kula da Lafiya na Ƙasa a Jigawa
Baragurbi a Aikin Jarida na Barazana ga Sahihancin Kafafen Yada Labarai – Shugaban NUJ-FRCN
Ƙaruwa a Shan Abubuwan Sha Masu Ƙara Ƙarfi na Haddasa Damuwar Lafiya a Kano
Shugaba Tinubu Ya Taya CPSO Usman Shugaba Murnar Cika Shekara 45 da Haihuwa
TSARO: Gwamnan Jihar Neja Ya Nuna Alhini Kan Harin ‘Yan Ta’adda a Al’ummomin Borgu
Kashim Shettima Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Shugaba Tinubu Gabanin Zaben 2027
Gwamna Kefas Na Taraba Ya Karbi Katin Jam’iyyar APC
Zaben 2027: NNPP Ta Sha Alwashin Maye Gurbin Tinubu da Radda
Jigajigan Majalisar Ribas 17 Sun Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC
Gwamna Kefas na Taraba ya shirya Barin PDP Zuwa APC
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Kiwon Lafiya ta Tarayya Azare Zuwa Sunan Sheikh Dahiru Bauchi
NUJ Ta Karrama Daraktar Asibitin Kula da Cututtukan Kwakwalwa na Tarayya, Kaduna, da Lambar Yabo
Iyaye Sun Yi Fitowar Farin Dango Don Yi Wa “Yayansu Allurar Rigakafi a Sule-Tankarkar
An Yaba Ma Iyaye Bisa Goyon Bayansu ga Shirin Rigakafin Shan Inna a Karamar Hukumar Ringim
Gwamnatin Neja Ta Amince da Sake Buɗe Makarantun Gwamnati da Masu Zaman Kansu daga 12 ga Janairu
Gwamnatin Nasarawa Ta Roki Malaman Jami’o’i Masu Yajin Aiki Su Koma Aji – SSA Ahemba
An Bukaci Musulmi Su Kula da Maganganunsu
Gwamna Lawal Ya Nada Sabon Shugaban Jami’ar Jihar Zamfara
Gwamnatin Sakkwato Ta Kashe Naira Miliyan 60 Kan Koyon Sana’o’i
An Bukaci Mazauna Rukunin Gidaje Harmony Su Rika Biyan Bashin Gidajensu
Daliban BUK 300 Za Su Ci Gajiyar Horon Aikin Gona don Kasuwanci
Matan da Mazajensu Suka Rasu Sun Sami Tallafin Kayayyakin Sana’o’i a Jihar Kwara
Australia ta Fara Aiwhatar da Dokar Hana Yara Amfani da Shafukan Sada Zumunta
Karamar Hukumar Gwarzo Ta Kaddamar da Sabuwar Cibiyar Kiwon Lafiya
Matasa Dubu Ɗaya Za Su Samu Horon Fasahar Zamani A Nasarawa — Remi Tinubu
Shugaba Tinubu Ya Jaddada Kudurin Gwamnatinsa Na Ƙara Zuba Jari A Ilimi
Masu Tasiri a Kafafen Sada Zumunta sun samu horo kan RMNCAH+N, Tsarin Iyali da Rigakafin Cin Zarafin Mata
AGILE Kano Ta Tattauna da Malamai da Limamai Don Ƙarfafa Goyon Bayan Ilimin ’Yan Mata
Jihar Kwara Zata Haɗin Kai Da Masu Ruwa Da Tsaki Wajen Horas Da Matasa Fasahar AI
An sami Ci gaba a bangaren Sufuri – Farfesa Umar
NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawa Na 2025
Shugaba Tinubu Ya Haramta Fitar Da Man Kade daga Nijeriya
Mun Ƙarfafa Tsaron Makarantu da Kadarorin Gwamnati a Jihar Jigawa- NSCDC
Gwamnatin Jigawa ta Baiwa Kungiyar Tsoffin Sojoji Gagarumar Gudummawa
Hukumar Kwastam Ta Kwace Kayayyaki na Sama da Naira Miliyan 82 A Bauchi
NSCDC Ta Tura Jami’ai Sama da 2000 Kananan Hukumomin Jihar Kaduna Gabanin Bukukuwan Kirsimeti
Burkina Faso: Shugaba Traoré Ya Gana Da Tawagar Najeriya
Shugaba Tinubu Ya Gabatar da Kasafin 2026 a Gaban Majalisa
Gwamnan Zamfara Ya Sanya Hannu Kan Dokar Kasafin 2026
Aliko Dangote ya Miƙa Korafi ga Hukumar ICPC Kan Shugaban NMDPRA Farouk Ahmed
Sabuwar Dokar CBN: Nawa Za a Iya Cirewa a ATM da POS?
Karamar Hukumar Birnin Kudu Ta Kashe Sama da Naira Miliyan 5 Don Tallafawa Shirin AGILE
Al’ummar kauyen Babawa da ke karamar hukumar Gezawa a Kano sun shiga cikin firgici bayan da aka tsinci wani mutum mai kimanin shekaru 45 a cikin...