Ilimi
Yara 1,000 sun rasa ƙafafuwansu a Gaza cikin wata shida – MDD
Alƙaluman da aka tattara cikin watanni shidan da aka kwashe a na rikin Gaza na ƙara zama masu tayar da hankali.
Sama da mutanen Gaza 33,000 mafi yawansu fararen hula aka kashe, kamar yadda alƙaluman hukumar lafiya ta Falasdinu suka bayyana.
Alƙaluman da ma’aikatar ta saki a ranar 5 ga watan Afrilun nan sun nuna sama da kashi 70 na waɗanda aka kashe mata ne da ƙananan yara.
A cewar kungiyar Save the Children an ƙashe ƙananan yara a Gaza 13,800 an kuma raunata sama da 12,009.
Asusun tallafawa ƙananan yara na duniya ya ce an yankewa yara sama da 1,000 kafa daya ko kuma biyu a Gaza daga fara rikicin.
An tilastawa sama da mutum miliyan 1.7 barin muhallansu a cewar Majalisar Dinkin Duniya.
-
Labarai3 days ago
Kungiyar AFAN Ta Shirya Taron Bita Ga Manoman Jihar Jigawa
-
Labarai6 days ago
Gini Ya Fado Kan Mutane 11 A Kano
-
Fasaha3 days ago
An Bukaci Gwamnatin Sakkwato Ta Agaji Jami’ar Jihar
-
Labarai22 hours ago
An Samar Da Masauki Kusa Da Harami Ga Alhazan Jihar Jigawa
-
Labarai8 hours ago
Gwamnatin Jigawa Za Ta Samar Da Tarakta 300 Ga Manoma Daga Amurka
-
Kasuwanci4 days ago
Mun Aika Musu Takardun Gargadi Kafin Ginin Ya Rushe – KANUPDA
-
Ilimi6 days ago
Gwamnatin Qatar Za Ta Tallafa Wa Marayu 1000 A Borno
-
Ilimi4 days ago
Zamu Zuba Jarin Dala Miliyan 600 a Nijeriya – Mr. Robert