Kungiyar CAN Ta Rasa Mata Shida A Hadarin Mota A Taraba
‘Yan Sakai Jihar Taraba Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Yi Garkuwa
Talatar Nan Jirgin farko na Maniyatan jihar Kwara Zai Tashi
HARIN MASALLACIN KANO: Obi Ya Ziyarci Wadanda suka Mutu
Uwargidan Gwamnan Jihar Kebbi Ta Yi Kiran A Yiwa Mijinta Addu’a
Majalisar Dattijan Na So A Bai Wa Kananan Hukumomi Yancin Kai
Gwamnatin Kano Ta Rufe Asibitin Kwanar Ganduje A Kano
An Gargadi Jama’a Su Guji Zama A Muhallin Da Babu Isashshen Iska
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Dakatar Da Yanka Nama A Mahauta Na Kwanaki 3
An Gudanar Da Taron Bita Kan Dashen Koda A Kano
Za A Fara Daukar Masu Sakamakon Jarabawar NECO A Jami’o’in Birtaniya
Jami’ar Ilorin Ta Sami Sabbin Farfesa Guda 40
Kasuwar Panteka Ta Kaduna Ta Samu Lasisin Koyar Da Sana’o’i —NBTE
Hukumar Kwastam Na Binciki Kisan Da Aka Yi A Kano
Hukumar Samarda Aiki Ta Kasa Ta Koyar Da Matasa Tsarin Bada Horo A Kano.
CBN Ya Bai Wa Masu POS Wa’adin Yin Rajista Da Gwamnati
Bankuna Za Su Fara Cirar 0.5% Daga Masu Tura Kudi Ta Intanet
Shugaba Tinubu Ya Kaddamar Shirin Bada Bashin Kayyaki Ga ‘Yan Kasa
Sasantawa ce Jigon Kowane Irin Zaman Lafiya – Dr Joseph
Shirin Uwargidan Shugaban Kasa Ya Fara Aiki A Arewacin Nijeriya
Shugaban Kasa Na Yiwa Al’ummar Musulmi Barka Da Sallah
Sabuwar jami’ar Ilorin ta yaye dalibai karon farko su 146.
Shugaba Tinubu Ya Kaddamar Da Kamfanin Sarrafa Sinadarin Batira a Lafiya
Kusan Malaman Makaranta Dubu 2 Ke Samun Horo a Barno
An Ceto Daliban Jami’ar Jihar Kogi Da Aka Sace
Hukumar Kwastam Ta Kama Jirage Marasa Matuƙa 148 A Legas
An Kashe Makiyaya 2 Da Shanu 150 A Sabon Hari A Filato
‘Yan Sanda Sun Kama Wani Da Ake Zargi Da Kisan Abokinsa A Kano
Tinubu Zai Ciyo Bashin $500m Don Sayen Mitocin Lantarki
Najeriya Ta Kaddamar da Shafin Intanet Don Samun Bayanai Game da Ma’adinai