Ilimi
Lahadi Za A Yi Babbar Sallah A Nijeriya – Sarkin Musulmi
Mai Alfarma Sarkin Musulmi Muhammad Saad Abubakar ya ayyana yau Juma’a 7 ga watan Yuni 2024 a matsayin ranar daya ga watan ZULHIJJA.
A wata sanarwa dauke da sa hannun shugaban kwamitin ba da shawara kan harkokin addini, Farfesa Sambo Wali Junaidu ya ce ranar Lahadi 16 ga watan Yuni 2024 daidai da kalandar Musulunci 10 ga Zulhijja za ta kasance ranar Sallar Edil Kabir ta bana.
NASIR MALALI/Wababe
-
Kasuwanci7 days ago
PDP Katsina Ta Zabi Sabbin Shugabanni
-
Labarai6 days ago
Kamfanin Mai Na Kasa Na Fuskantar Matsalolin Kudaden Samar Da Man Fetur
-
Labarai6 days ago
Gwamna Lawal Ya Yi Sabon Nadi Ga Hukumar Asusun Kula Da Harkokin Tsaro
-
Kasuwanci6 days ago
Gwamnatin Tarayya Ta Fara Gina Rukunan Gidaje 500 A Kano
-
Labarai5 days ago
Shugaba Bola Tinubu Ya Jajantawa Iyalan Yar’Adua Bisa Rasuwar Hajiya Dada
-
Labarai3 days ago
ACF Ta Ce Babban Kalubalen Arewa Yanzu Shi Ne Rashin Tsaro
-
Labarai7 days ago
Ku Gaggauta Kammala Ayukkan Da Ke Hannun Ku A Arewa Maso Gabas
-
Fasaha7 days ago
Kungiyar Ecowas Za Ta Tallafa Ma Mabukata 14,694 A Jihohin Katsina Da Sokoto