Wasanni
Kwantaragin Kocin Super Eagles Na Najeriya Ta Kare
![](https://radionigeriakaduna.gov.ng/hausa/wp-content/uploads/2024/03/Jose-Peseiro.jpg)
Kocin Najeriya Jose Peseiro ya sanar da kammala aikinsa da tawagar Super Eagles.
Kocin ɗan asalin Portugal ya bayyana hakan ne a shafinsa na X da aka fi sani da Twitter a ranar Juma’a.
“A jiya muka kawo ƙarshen kwantaragin da ake tsakanina da Hukumar Kwallon ƙafa ta Najeriya NFF.”
“Abin farinciki da alfahari ne koyar da tawagar Super Eagles. Watanni 22 kenan da muka kwashe muna wannan sadaukarwa da mutakuar sha’awar aikin. Muna jin mun yi abin da ya kamata,” kamar yadda kocin ya rubuta.
Ya ce yana so ya nuna godiyarsa ga tsohon shugaban hukumar NFF Amaju Pinnick da kuma na yanzu Ibrahim Gusau da Sakataren NFF Mohammed Sanusi da duka ma’aikatan hukumar da duka ‘yan wasan, wadanda duka muka yi zaman kirki da su.
-
Labarai7 days ago
Al’ummar Kauru Na Cikin Zullumi Bayan Lalacewar Gadar Da Ta Hadasu Da sauran Al’ummomin Jihar Kaduna
-
Labarai6 days ago
Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Shirin Bunkasa Harkar Noma A Yobe
-
Labarai2 days ago
Sanatocin Arewa Sun Jinjinawa Tinubu Bisa Amincewa Da Kafa Hukumar Raya Arewa Maso Yamma
-
Kasuwanci4 days ago
An Shawarci Matasan Jihar Niger Su Guji Shiga Zanga-Zangar Babu Gaira Babu Dalili
-
Labarai4 days ago
Zanga Zanga: Gwamnati Ta Baiwa Matasa Tabbacin Daukan Bukatun Su Da Mahimmanci
-
Labarai3 days ago
‘Yan Jaridan Kenya Za Su Yi Zanga-Zangar Adawa Da Cin Zalin ‘Yansanda
-
Labarai5 days ago
Gwamnatin Kano Za Ta Samar Da Kananan Jiragen Ruwa A Kananan Hukumomi 3
-
Labarai4 days ago
Taurarin Finafinan Hausa Na Alhinin Rasuwar Sulaiman Alaka