Labarai
EFCC Ta Ayyana Neman Yahaya Bello Ruwa A Jallo
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin Nijeriya ta’annati EFCC ta ayyana tsohon Gwamnan Kogi Yahaya Bello a matsayin wanda take nema ruwa a jallo.
Hakan na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da EFCC ta wallafa a shafinta na sada zumunta mai ɗauke da hoton tsohon gwamnan.
Matakin hukumar na zuwa ne ’yan awanni bayan kotu ta ɗage sauraron ƙarar da hukumar ta shigar saboda wanda take zargin bai halarci zaman kotun ba.
Kawo yanzu dai Gwamnatin Kogi ba ta ce komai ba game da zargin.
-
Labarai6 days ago
Wajibi Ne a kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Kano Nan da Watanni 14 – FG
-
Labarai5 days ago
Hukumar Shige da Fice Ta Gargadi Jama’a Kan Sabuwar Kungiya Achad Life Mission
-
Labarai2 days ago
Hukumar Alhazai Ta Jihar Jigawa Ta Samar Da Masauki Na Alfarma Ga Alhazan Jihar
-
Kasuwanci6 days ago
Na Biya Dala Dubu 3 Don a Asirce Mijina Ya Mayar da Auren Mu – Bose
-
Labarai4 days ago
Gwamnatin Neja Ta Haramtawa Motocin Da Suka Fito Daga Hanyar Maje Bin Gadar Dikko
-
Labarai6 days ago
Gwamnatin Jihar Kano Ta Dawo Da Ayyukan Ma’aikatar Yada Labarai
-
Labarai5 days ago
Majalisar Dattijai Ta Bukaci Karfafa Jarin Bankin Lamunin Gidaje Na Tarayya
-
Labarai6 days ago
Gwamnatin Nijar ta soke biyan kudaden PTA a Makarantun Gwamnati