Connect with us

Labarai

Putin Ya Gargaɗi Koriya ta Kudu Game Da Bai Wa Ukraine Makamai

Published

on

Shugaban Vladimir Putin ya gargaɗi Koriya ta Kudu kan abin da ya kira “babban kuskure” idan ta sake ta aika wa Ukraine makamai a yaƙin da take yi da Rashar.

Kalaman nasa na zuwa ne bayan Seoul ta ce tana duba yiwuwar yin hakan a matsayin martani ga yarjejeniyar tsaro da Rashar ta ƙulla da Koriya ta Arewa domin taimaka wa juna idan wata ƙasa ta kai wa ɗayarsu hari.

Moscow “za ta…[ɗauki] matakin da ba lallai ya yi wa shugabannin Koriya ta Kudu daɗi ba idan ta bai wa Ukraine makamai”, kamar yadda Mista Putin ya shaida wa manema labarai ranar Alhamis.

Shugaban na Rasha na magana ne a Vietnam jim kaɗan bayan ziyarar da ya kai Pyongyang babban birnin Koriya ta Arewa, inda suka saka hannu kan yarjejeniyar tare da Shugaba Kim Jong Un.

Putin ya kuma yi gargaɗin cewa Rasha za ta bai wa Koriya ta Arewa makamai idan Amurka da ƙawayenta suka ci gaba da bai wa Ukraine makamai.

Waɗanda suke bayar da waɗannan makaman suna tunanin cewa ba yaƙi suke yi da mu ba. Na faɗa cewa baya ga Koriya ta Arewa, muna da ‘yancin tura makamai zuwa sassan duniya,” a cewar Putin.

Tun da farko Koriya ta Kudu ta yi tir da yarjejniyar da ƙasashen suka ƙulla a matsayin wata barazana ga tsaron ƙasarta, har ma mai ba da shawara kan tsaro Chang Ho-jin ya ce ƙasarsa na shirin “duba bai wa Ukraine makamai”.

Yayin da Koriya ta Kudu ta bai wa Ukraine tallafin kayayyaki da kuma was kayan aikin soji, zuwa yanzu ba ta ba ta makaman yaƙi ba sakamakon tsarinta na ƙin bai wa wata ƙasa makamai matuƙar tana cikin yaƙi.

Yayin ziyarar, Mista Kim ya bayyana “cikakken goyon bayansa” ga mamayar da Rasha ke yi wa Ukraine. Akwai hujjoji masu ƙwari da ke nuna tuni Rashar ta fara amfani da makaman Koriyar a kan

Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Labarai

Ilimi21 hours ago

Gwamnati Za Ta Yiwa Madatsar Ruwan Alau Garanbawul A Barno

Gwamnatin tarayya ta bayyana shirinta na yin garambawul tare da tabbatar da madatsar ruwa ta Alau da ke Maiduguri a...

Fasaha21 hours ago

Majalisar Zartaswar Jihar Jigawa Ta Fitar Kudaden Tallafin Karatu

Majalisar zartaswa ta jihar Jigawa ta amince da kudi sama da naira miliyan dari bakwai da casa’in da takwas domin...

Labarai21 hours ago

Kungiyar Tsoffin Manyan Sakatarorin Zamfara Ta Sami Kyautar Mota

Gwamna Lawal Ya Ba Da Kyautar Mota Ga Ƙungiyar Tsaffin Manyan Sakatarorin Da Suka Yi Ritaya A Zamfara Gwamnan Jihar...

Labarai22 hours ago

An Tsinci Gawar Tauraron Mawakan One Direction Liam Payne

Liam Payne, ɗaya daga cikin mawaƙa a tawagar One Direction, ya mutu a Argentina bayan ya faɗo daga hawa na...

Labarai22 hours ago

Gwamnatin Tarayya Ta Jajantawa Wadanda Fashear Tankar Mai Ta Shafa A Jigawa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya bayyana matukar alhininsa dangane da mummunan fashewar tankar da ta afku a garin Majiya...

Ilimi22 hours ago

Hukumar Hisbah Ta Ziyarci Majalisar Dokokin Kano

Majalisar dokokin jihar Kano ta ce ta kuduri aniyar tabbatar da ingantattun tsare-tsare na walwala ga ma’aikatan Hisba domin tabbatar...

Fasaha22 hours ago

Za A Fafata A Gasar Tseren Doki Ta Masarautar Gwandu

Ana sa ran al’ummomin duniya daga Hadaddiyar Daular Larabawa da kasashen yammacin Afirka za su halarci gasar tseren doki na...

Kasuwanci23 hours ago

Gwamnan Niger Ya Kaddamar Da Shirin Kula da Lafiyar ‘Yan Fansho Da Tsofaffi

Gwamna Mohammed Umaru Bago na jihar Neja ya kaddamar da kunshin inshorar lafiya, wani shiri da aka tsara don samar...

Labarai23 hours ago

Kamala Harris Ta Yi Alkawarin Sauya Salon Mulkin Amurka Idan Ta Lashe Zabe

Ƴar takarar shugabancin Amurka a jam’iyyar Democrat, Kamala Harris, ta yi alƙawarin sauya salo daga irin kamun ludayin shugaba Joe...

Labarai4 days ago

Jam’iyyar PDP Ta Kauracewa Zaben Kananan Hukumomi A Jihar Nasarawa

Jam’iyyar PDP a Jihar Nasarawa ta ce ba za ta yi takara a zaben  kananan hukumomi da za a gudanar...

Mafi Shahara