Connect with us

Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Ginin Filin Jiragen Sama Na Gusau

Published

on

Ministan Sufurin Jiragen Sama, Dr. Festus Keyamo, ya kaddamar da aikin gina filin jiragen sama na Gusau a jihar Zamfara, kan kudi naira biliyan sittin da biyu.

A lokacin da yake kaddamar da aikin, Ministan ya bayyana filin jiragen saman a matsayin abin alfahari ga jihar da ma kasa baki daya.

Ya bayyana cewa, aikin filin jirgin zai kara habbaka harkokin noma da kasuwanci na al’ummar jihar yana mai cewa, amfanin noma da kasuwanci a jihar ko shakka babu za su ci gaba da bunkasa filin jirgin.

Festus Kiyamo ya ci gaba da bayyana cewa, tuni tawagar kwararru ta fara aiki ba dare ba rana don ganin cewa aikin ya tabbata, ya kara da cewa, gwamnatin tarayya za ta ba da duk wani tallafi da gudummawar da ake bukata domin samun nasarar aikin.

A nasa jawabin, Gwamna Dauda Lawal ya ce za a ba da kulawar da ta dace domin samun nasarar kammala filin jirgin cikin wa’adin da aka kayyade da yarjejeniyar kwangilar watanni 32.

Ya ce idan aka kammala aikin zai taimaka wajen samar da ayyukan yi da kuma rage radadin talauci, ba ma a jihar kadai ba har  da kasa baki daya.

 

Sani Haruna Dutsinma

Labarai

Fasaha48 mins ago

MDD Ta Yi Alla-Wadai Da Harin Isra’ila Kan Wata Makaranta A Gaza

Hukumar kula da ƴan gudun hijirar Falasdinawa ta Majalisar Dinkin Duniya (Unrwa), ta yi Alla-wadai da harin da Isra’ila ta...

Labarai1 hour ago

‘Sakamakon Da Ghana Ke Samu Abin Kunya Ne A Wurinmu’

Ghana na daf da rasa damar halartar gasar nahiyar Afrika karon farko tun shekarar 2004, kuma yanzu haka ana ta...

Fasaha1 hour ago

Gwamnatin Kano Za Ta Hada Hannu Da Tsofaffin Dalibai Domin Inganta Ilimi

Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Kano ta bayyana shirinta na hada kai da Tsofaffin Kungiyoyin dalibai a fadin Jihar domin inganta...

Kasuwanci1 hour ago

Jihar Neja Ta Kafa Hukumar Kayyade Farashin Kayyakin Masarufi

Gwamna Mohammed Umar Bago na jihar Neja ya amince da kafa hukumar kula da farashin kayyaki ta jihar Neja.  ...

Labarai1 hour ago

Tawagar Gwamnatin Tarayya Tayi Jaje Ga Al’ummar Jigawa

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya aike da tawaga domin jajantawa iyalan wadanda suka rasu a Majia, karamar hukumar Taura...

Kasuwanci2 hours ago

Dattawan Jam’iyar PDP Na Fadi Tashin Hade Kan ‘Ya’yan Jam’iyar – Abba Moro

Majalisar dattawan jam’iyyar PDP ta yi kira ga kungiyoyi masu fada a ji a jam’iyyar da su rungumi zaman lafiya...

Kasuwanci2 hours ago

Kano Ta Bada Miliyan 100 Ga Wadanda Fashewar Tankar Mai Ta Shafa A Jigawa

Gwamnatin jihar Kano ta bayar da tallafin naira miliyan dari ga wadanda fashewar tanka ta shafa a garin Majia da...

Ilimi2 hours ago

Babu Aljannu Ko Rauhanai A Batun Ciwon Kwakwalwa – Dr. Poul

Wani likitan dake aiki a asibitin koyarwa na jami’ar tarayya da ke lafiya, jihar Nasarawa Dr. Paul Agboand ya ce...

Kasuwanci2 hours ago

An Ƙaddamar Da Kwamitoci 6 Don Ƙara Inganta Zamfara

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada ƙudirin gwamnatinsa na kafa ƙa’idojin gudanar da nagartattun ayyukan gwamnati a cikin ma’aikatun...

Fasaha2 hours ago

Dalibai Sun Babbake Gidan Shugaban Kwalejin Kimiyya A Birnin Kebbi

Daliban kwalejin kimiyya da fasaha ta Jega da ke jihar Kebbi sun kona gida da motar Shugaban kwalejin kimiyya da...

Mafi Shahara