Fasaha
Gwamnatin Tarayya Ta Kara Wa Masu Yi Wa Kasa Hidima Alawus Zuwa N77,000
Gwamnatin Tarayya ta ƙara wa masu yi wa ƙasa hidima alawus zuwa N77,00
Gwamnatin Najeriya ta amince ta ƙara alawus ɗin masu yi wa ƙasa hidima daga naira 33,000 zuwa naira 77,000, wanda zai fara aiki daga Yulin 2024.
An yi ƙarin alawus ɗin ne saboda ƙarin mafi ƙarancin albashi da gwamnatin Najeriya ta yi, kamar yadda kakafin Hukumar NYSC, Caroline Embu ta bayyana a wata sanarwa.
Ta ce sun samu takarda daga Hukumar Albashi ta ƙasa wato National Salaries, Incomes and Wages Commission, wadda shugabanta Ekpo Nta ya saka wa hannu a ranar 25 ga Satumba domin aiwatar da ƙarin alawus ɗin.
A watan Yuli ne Majalisar Dokokin Najeriya suka amince da ƙarin mafi ƙarancin albashi zuwa naira 70,000, wanda shugaban ƙasa ya rattaba hannu.
-
Ilimi6 days ago
Gwamna Namadi Ya Nada Sabon Shugaban Hukumar Tsangaya Ta Jihar Jigawa
-
Labarai6 days ago
Kashim Shettima Ya Kaddamar da Majalisar Shawara ta Kasa Kan Tsaro
-
Labarai6 days ago
Shugaba Tinubu Ya Yi Ta’aziyya Ga Mele Kyari Kan Rasuwar ‘Yarsa
-
Labarai6 days ago
An Gaza Cimma Matsaya Tsakanin IPMAN Da NNPCL
-
Labarai4 days ago
Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Jigawa Ta Raba Tallafi A Karamar Hukumar Gwaram
-
Labarai6 days ago
Gwamna Radda Ya Ba Da Gudunmawar Dala Dubu 10 Ga Jamhuriyar Nijar
-
Labarai4 days ago
Jam’iyyar PDP Ta Kauracewa Zaben Kananan Hukumomi A Jihar Nasarawa
-
Labarai4 days ago
Gobara: ‘Yan Majalisar Zamfara Sun Jajantawa Shugaban Majalisar